fidelitybank

Iyalan Woke sun ziyarci Tinubu a gidansa na Legas

Date:

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Nyesom Wike, tare da ‘ya’yansa, Jordan da Joachin, sun kai ziyara ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu a gidansa da ke titin Bourdillon, Ikoyi, Legas, a ranar Kirsimeti.

Mataimakin Musamman na Wike kan Hulɗar Jama’a da Sabbin Kafofin Sadarwa, Lere Olayinka, ne ya bayyana hakan a shafinsa na X a safiyar Juma’a.

A yayin ziyarar, Shugaba Tinubu ya tarbi iyalin Wike cikin farin ciki tare da yabawa kokarin ministan wajen inganta birnin tarayya, Abuja.

Tinubu ya jinjina wa Wike bisa jajircewarsa kan magance manyan matsaloli a Abuja, ciki har da inganta tsarin kula da filaye da tabbatar da bin dokoki.

A cewarsa: “Wike mutum ne mai aiki tukuru wanda ya nuna jajircewa wajen magance matsalolin da ke addabar babban birninmu. Muna godiya ga irin gudunmawar da yake bayarwa don tabbatar da ci gaba da inganta Abuja.”

Ministan ya gode wa Shugaba Tinubu bisa karimci da tarba mai kyau, yana mai cewa zai ci gaba da aiki tukuru don ciyar da babbar birnin tarayya gaba.

naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp