fidelitybank

Iyalan wanda ake zargi da tallafawa ‘yan ta’adda a Sokoto sun koka

Date:

Guda daga cikin ma’aikacin gwamnatin jihar Sokoto, Ladan Ibrahim. na ɗaya daga cikin mutum 45 da aka damƙe kan zargin taimakawa Boko Haram da kuɗaɗe.

Sai dai iyalan Malam Ibrahim sun bayyana halin da suka tsinci kan su, tun bayan kama jigon da yake ɗaukar nauyin su baki ɗaya, a cewar ta bakin amaryarsa, Habiba Ladan Ibrahim, ta ce abin da za su ci a rana gagarar su yake, balle a yi maganar lafiya da makarantar yara.

Ladan Ibrahim wanda aka kama da zargin hannu a rura wutar ta’addanci wajen tallafawa da kuɗi.

A cewar jaridar Daily Trust, iyalan nasa sun ce sun shiga halin ƙaƙanikayi tun bayan kama shi. A cewarsu tun bayan gayyatar da aka yi masa a ka tsare shi, rayuwarsu ta canza, domin shi kaɗai ke ɗaukar nauyin kula da su da kuma yan uwansa.

breaking news in nigeria today punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp