fidelitybank

Iyalan mu ne suka biya kudin fansa aka sako mu – Fasinjojin jirgin kasa

Date:

Ɗaya daga cikin fasinjojin jirgin ƙasa na Kaduna zuwa Abuja da ‘yan bindiga suka saki ranar Litinin ya ce ‘yan uwansu ne suka gana da masu garkuwa da su don kuɓutar da su.

Hassan Usman wanda aka gani a bidiyon da ‘yan bindigar suka fitar ranar Lahadi yana neman ɗauki daga gwamnatocin ƙasashen waje, na cikin mutum uku da aka sako a ranar Litinin.

Ya ce tun ranar Juma’a ‘yan uwan nasa suka yi yunƙurin shiga daji wajen masu garkuwa da su amma sai jami’an tsaro suka hana su. A cewar BBC.

“Sai kuma a jiya [Lahadi] suka sake komawa kuma Allah ya kuɓutar da mu cikin aminci,” in ji shi. Sai dai ya ce ba zai iya bayyanawa ba game da ko an biya kuɗin fansa kafin sakin nasu.

Hassan ya tabbatar da cewa mutanen da suka rage a dajin sun kai aƙalla 40, yana mai cewa su 64 aka kwasa daga jirgin a ranar 28 ga watan Maris da ya gabata – lokacin da suke kan hanyar zuwa Kaduna daga birnin tarayya Abuja.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp