fidelitybank

Iyalan Abacha sun mayar wa da Babangida raddi mai zafi

Date:

Iyalan tsohon shugaban kasa na mulkin soji marigayi Sani Abacha, sun fara kare martabar mahaifin su bayan kalaman tsohon shugaban kasa Ibrahim Badamasi Babangida Babangida, da yace Abacha ne ya rika kitsa yanda za’a kifar da gwamnatin sa ta hanyar tarzoma.

Daya daga cikin yayan Abacha, mai suna Sadiq S. Abacha, yace mahaifin nasu ya taka muhimmiyar rawa a mulkin Najeriya, kuma har yanzu ana amfanar ayyukan sa.

Idan za’a iya tunawa a ranar Alhamis data gabata ne aka gudanar da taron kaddamar littafin rayuwar Babangida, wanda a nan ne yace Marigayi Sani Abacha, ya rika kulla hanyoyin da za’a kifar da Gwamnatin sa.

Sadiq, yayi bayani a kafar sada zumunta inda yace tarihi ba zai manta irin gudunmuwar da Abacha ya bawa kasar nan ba.

nhgsfp

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp