fidelitybank

Ivory Coast za ta dauki aron mai horaswa

Date:

Faransa ta yi watsi da buƙatar Ivory Coast na ɗaukar hayar tsohon kocinta Herve Renard domin jagorantar tawagar ƙasar ta ƙarasa gasar Afcon ta 2023 da ke gudana.

Dan shekara 55 din yanzu shi ke jagorantar tawagar matan Faransa, sai dai hukumar kwallon ƙafa ta Faransa ta yi watsi da wannan buƙata ta aron kocin.

Masu masaukin bakin sun kai zagaye na biyu na gasar sai dai sun kori kocinta Jean Louis Gasset a ranar Laraba, biyo bayan rashin nasarar da ta yi sau biyu a matakin rukuni.

Bayan tafiyar Gasset tawagar Elephants ta samu damar zagaye na 16 a matsayin ƙungiyoyi huɗu da aka yi wa alfarma, yanzu kuma za ta fafata da Senegal da ke riƙe da kofin.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...
X whatsapp