fidelitybank

Ivory Coast ta nada koci dan kasar Faransa

Date:

An nada dan kasar Faransa Jean-Louis Gasset, a matsayin sabon kocin kasar Ivory Coast kan kwantiragin watanni 12 na farko.

Kasar da ke yammacin Afirka za ta karbi bakuncin gasar cin kofin nahiyar Afirka a shekarar 2023 a watan Yunin shekara mai zuwa, kuma kocin mai shekaru 68 na da zabin karin shekara a yarjejeniyar.

Ya maye gurbin dan kasar Patrice Beaumelle, wanda ba a sabunta kwantiraginsa ba, bayan da Giwayen suka yi rashin samun gurbin shiga gasar cin kofin duniya, kuma suka yi rashin nasara a gasar cin kofin duniya da aka yi a Kamaru a farkon wannan shekarar.

Gasset ya yi aiki a matsayin mataimaki ga Laurent Blanc lokacin yana kocin Faransa daga 2010-12 da kuma Paris St-Germain. Ya jagoranci kungiyoyin Faransa Montpellier, Caen, Istres, Saint-Etienne da Bordeaux, wadanda Gasset ya bar kungiyar a karshen kakar wasan data gabata.

legit.news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp