fidelitybank

ISWAP ta kashe kwamandojin Boko Haram 2 a wani arangama

Date:

Dakarun daular Islama ta yammacin Afirka (ISWAP) ta kashe wasu jami’an kungiyar Boko Haram guda biyu, Abou Hamza (Munzir) da Abou Ibrahim (Nakib), a lokacin da suka kai farmaki a tsakiyar dare a ranar 17 ga Satumba, 2022. a Gaizuwa a karamar hukumar Bama.

An tattaro cewa ISWAP ce ta kashe kwamandojin biyun a cikin rudani, yayin da aka gano gawarwakinsu a gidajensu da sanyin safiyar ranar 18 ga watan Satumba.

Zagazola Makama, kwararre kan yaki da tada kayar baya a yankin tafkin Chadi, ya ce, kafin harin na baya-bayan nan, kungiyar Boko Haram ta sha alwashin daukar fansa kan kashe ‘yan ta’adda 29 da suka hada da wani babban kwamandan da ‘yan ta’addar ISWAP suka yi wa kwanton bauna.

Wata majiya mai tushe ta bayyana cewa daga baya ā€˜yan Boko Haram sun gayyaci mayaka sama da 70 daga sassan Mafa, Karkut, Shiwai, lawe Kanuriye, Kirwa da Amtifur domin su taimaka musu wajen aiwatar da ramuwar gayya kan ISWAP.

Majiyar ta ce ā€˜Sun kasu kashi biyu kafin su tashi daga Gaizuwa.

ā€œAmma kafin su isa yankin ISWAP, sai suka sake fuskantar wata mummunar wuta daga ISWAP wadanda tuni suka san shirinsu, inda suka kashe wadanda ba a tantance adadinsu ba.

ā€œMayakan Boko Haram sun fantsama ta bangarori daban-daban inda aka kashe da dama tare da jikkata wasu kuma an kama su da rai tare da kwace makamansu,ā€ in ji shi.

Kungiyar ta ISWAP dai ta kai hare-hare da dama a kan kungiyar ta Boko Haram a cikin makonnin da suka gabata lamarin da ya jefa Boko Haram cikin wani hali na rashin tabbas.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leʙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maʙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ʓan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ʙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ʙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ʙasarsa shi...
X whatsapp