fidelitybank

ISWAP ta kashe Kwamandan Boko Haram da ya yi ƙaurin suna wajen kisan kai

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan kungiyar ta’addanci ta Da’ish a yammacin Afrika, ISWAP, sun kashe wani kwamandan Boko Haram mai kula da yankunan Sambisa da Gwoza, Ali Gana Alhaji Ali, a tsaunin Gwoza, a karamar hukumar Gwoza a jihar Borno.

Rahotanni sun ce an kashe Ali daya daga cikin jagororin ‘yan ta’adda mafi muni a yankin Arewa maso Gabas a ranar Lahadin da ta gabata, a lokacin da mayakan ISWAP suka yi masa kwanton bauna.

Wata majiyar tsaro ta shaida wa Aminiya cewa Ali ya kashe mutane da dama a Sambisa da wasu sassan jihar Borno, kafin rasuwarsa a ranar Lahadi.

“Shi ne mataimakin marigayi Ali Ngulde, kuma baya ga Shekau, babu wanda ya kashe mutane kamar sa daga dajin Sambisa da kuma Bayan Dutsen Gwoza.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp