fidelitybank

ISWAP ta kashe Kwamandan Boko Haram da ya yi ƙaurin suna wajen kisan kai

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa, ‘yan kungiyar ta’addanci ta Da’ish a yammacin Afrika, ISWAP, sun kashe wani kwamandan Boko Haram mai kula da yankunan Sambisa da Gwoza, Ali Gana Alhaji Ali, a tsaunin Gwoza, a karamar hukumar Gwoza a jihar Borno.

Rahotanni sun ce an kashe Ali daya daga cikin jagororin ‘yan ta’adda mafi muni a yankin Arewa maso Gabas a ranar Lahadin da ta gabata, a lokacin da mayakan ISWAP suka yi masa kwanton bauna.

Wata majiyar tsaro ta shaida wa Aminiya cewa Ali ya kashe mutane da dama a Sambisa da wasu sassan jihar Borno, kafin rasuwarsa a ranar Lahadi.

“Shi ne mataimakin marigayi Ali Ngulde, kuma baya ga Shekau, babu wanda ya kashe mutane kamar sa daga dajin Sambisa da kuma Bayan Dutsen Gwoza.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp