fidelitybank

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Date:

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar yau Lahadi domin tattaunawa da Hamas kan shawarar baya-bayan nan ta neman tsagaita wuta a Gaza da kuma sakin mutanen da ƙungiyar ke tsare da su.

Ofishin Firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce shugaban ya amince da gayyatar duk da rashin gamsuwa da sauye-sauyen da Hamas ta nema a yi wa tsarin da masu shiga tsakani daga Qatar da Amurka da Masar suka gabatar.

A raanr Juma’a ne Hamas ta ce ta gabatar da matsayarta ga shawarar tsagita wutar na tsawon wata biyu kuma a shirye take ta shiga tattaunawar.

Sai dai wani jami’in Falasɗinawa ya ce ƙungiyar ta nemi a yi gyare-gyare da ya haɗa da samun tabbacin cewa Isra’ila ba za ta ci gaba da kai farmaki ba ko da ba a cimma yarjejeniyar tsagaita wuta ta dindindin ba.

naija news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...
X whatsapp