fidelitybank

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Date:

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar yau Lahadi domin tattaunawa da Hamas kan shawarar baya-bayan nan ta neman tsagaita wuta a Gaza da kuma sakin mutanen da ƙungiyar ke tsare da su.

Ofishin Firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya ce shugaban ya amince da gayyatar duk da rashin gamsuwa da sauye-sauyen da Hamas ta nema a yi wa tsarin da masu shiga tsakani daga Qatar da Amurka da Masar suka gabatar.

A raanr Juma’a ne Hamas ta ce ta gabatar da matsayarta ga shawarar tsagita wutar na tsawon wata biyu kuma a shirye take ta shiga tattaunawar.

Sai dai wani jami’in Falasɗinawa ya ce ƙungiyar ta nemi a yi gyare-gyare da ya haɗa da samun tabbacin cewa Isra’ila ba za ta ci gaba da kai farmaki ba ko da ba a cimma yarjejeniyar tsagaita wuta ta dindindin ba.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp