fidelitybank

Isra’ila ta samu wasu Isra’ilawa da laifin yi wa Iran aikin leƙen asiri

Date:

Ofishin ministan shari’ar Isra’ila wadda ta ta fayyace yadda za a hukumta wasu ƴan Isra’ila guda bakwai waɗanda suka fito daga Haifa da arewacin Isra’ilar da ake zargi da “yi wa ƙasar Iran aiki a lokacin yaƙin da ake yi da kafinsa.”

Sanarwar dai ta bayyana yadda aka biya mutanen “ɗaruruwan dubban dalolin Amurka ta hanyar kuɗin kirifto”.

Sanarwar ta ci gaba da cewa mutanen “sun ƙaddamar da ɗaruruwan ayyuka” inda suka ɗauki hotuna da kuma haɗa bayanan sirri da ya haɗa da kayan aikin rundunar IDF da wuraren da baturan tsarin tsaron Isra’ilar mai sulke suke.

Ana sa ran nan da wasu ƴan kwanaki ne za a fayyace laifukan da ake tuhumar mutanen.

Ofishin ya bayyana wannan al’amari da “ɗaya daga cikin manyan laifuka” a ƴan shekarun nan. In ji BBC.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp