fidelitybank

Isra’ila ta saki Falasɗinawa 183 bayan Hamas ta saki Isra’ilawa uku

Date:

Hukumomin Isra’ila sun ce an saki dukkanin Falasdinawa 183 da aka tsara saki a yau bayan tun da farko Hamas ta saki ‘yan Isra’ila uku daga cikin wadanda ta yi garkuwa da su.

Tun da farko an fitar da fursunonin ne daga gidan yari na Ofer da ke Gabar Yamma, inda Isra’ilata mamaye da kuma gidan yarin Ketziot da ke kudancin Isra’ila kafin sakin nasu, kamar yadda kakakin hukumar gidan yarin Isra’ila ya sanar.

An ga fursunonin suna lekowa ta tagogin motocin safa-safa da suka debo su inda suka isa Ramallah, inda iyalai da sauran ‘yan uwa ke ta murnar sake haduwa da su.

Wasu daga cikin fursunonin suna zaman daurin rai da rai ne wasu kuma an yanke musu hukunci mai tsawo na shekaru. In ji BBC.

tribune

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp