fidelitybank

Isra’ila ta rushe ginin tsaron wanzar da zaman lafiya na MDD a Lebanon

Date:

Tawagar wanzar da zaman lafiya ta Majalisar Ɗinkin Duniya a kudancin Lebanon ta ce wata motar rushe gine-gine ta Isra’ila ta lalata shingen tsaro da kuma katangar daya daga cikin sansanoninta.

Wannan shi ne lamari na baya-bayan nan cikin jerin abubuwan da suka auku bayan kiran da Isra’ila ta yi da a janye dakarun rundunar ta UNIFIL daga Lebanon.

Kakakin rundunar ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNIFIL) a Beirut, Andrea Tenenti, ya gaya wa BBC cewa wannan wani harin ne cikin waɗanda suka sha fama da su a cikin makonnin da suka gabata daga rundunar sojin Isra’ila.

Kakakin ya ƙara da cewa wannan lamari ne da ya saba wa dokokin ƙasa da ƙasa.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp