fidelitybank

Isra’ila ta kashe mutanen ta 13 a lugudn wuta – Hamas

Date:

Kungiyar Hamas ta yi ikirarin cewa an kashe ƴan Isra’ila 13 da wasu ‘yan kasashen waje da take garkuwa da su a Zirin Gaza a hare-hare ta sama da Isra’ila ta kai cikin sa’a 24,

Sanarwar da rundunar Izzedine al-Qassam ta fitar na cewa “an kashe fursunonin 13 ciki har da ‘yan kasashen waje a wurare guda biyar da jiragen yaƙin Isra’ila suka kai wa hari.”

Hamas ta kama tare da yin garkuwa da mutane kusan 150 a lokacin da ta kai harin ba-zata a ranar 7 ga Oktoba.

Ta yi barazanar kashe mutanen da take garkuwa da su, matukar Isra’ila ta jefa bama-bamai a gidajen fararen hula ba tare da gargadi ba.

Kamar yadda rahotanni suka shigo, Sakataren Tsaron Burtaniya Grant Shapps ya shaida wa ITV cewa zai so a yi taka-tsantsan kan wannan iƙirarin amma akwai “tsananin damuwa”.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp