fidelitybank

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Date:

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra’ila da kai munanan hare-hare kan fararen hula da gine-ginen gwamnatin ƙasarsa.

Isra’ila ta ce sojojin Syria sun kai hari kan fararen hula ƴan al’ummar Druze a birnin Sweida.

A jiya Laraba Isra’ilar ta kai hare-hare ta sama kan ma’aikatar tsaro da fadar shugaban ƙasar Syria.

Sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya ce jami’an diflomasiyyarsa sun kwashe tsawon dare suna aiki domin warware rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu.

Mista Rubio ya ƙara da cewa ”wannan lamari ne mai cike da sarƙaƙiya, da aka daɗe ana yinsa tsakanin ɓangarori daban daban kuma hakan ya janyo matsalar rashin fahimta tsakanin Syria da Isra’ila amma muna fatan nan bada jimawa ba za a shawo kan lamarin”.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp