fidelitybank

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Date:

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra’ila da kai munanan hare-hare kan fararen hula da gine-ginen gwamnatin ƙasarsa.

Isra’ila ta ce sojojin Syria sun kai hari kan fararen hula ƴan al’ummar Druze a birnin Sweida.

A jiya Laraba Isra’ilar ta kai hare-hare ta sama kan ma’aikatar tsaro da fadar shugaban ƙasar Syria.

Sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya ce jami’an diflomasiyyarsa sun kwashe tsawon dare suna aiki domin warware rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu.

Mista Rubio ya ƙara da cewa ”wannan lamari ne mai cike da sarƙaƙiya, da aka daɗe ana yinsa tsakanin ɓangarori daban daban kuma hakan ya janyo matsalar rashin fahimta tsakanin Syria da Isra’ila amma muna fatan nan bada jimawa ba za a shawo kan lamarin”.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp