fidelitybank

Isra’ila ta kara kai hari cikin Gaza

Date:

An samu ƙarin hare-hare ta sama da fashewar bama-bamai a arewacin Gaza cikin dare.

An ba da rahoton sake samun katsewar intanet da amfani da wayar tarho a yankin amma a daren wakilin BBC a Gaza, Rushdi Abualouf ya shaida cewa yana ganin an kai hare-hare ta sama mafi muni tun farkon yaƙin.

Ya ce an kai hare-haren ne kan arewa maso yammacin Gaza, inda aka yi ruwan bama-bamai a sansanin ‘yan gudun hijira na bakin teku wanda aka fi sani da sansanin Shati.

Kuma a cikin sa’a da ta wuce, Isra’ila ta ce jiragen yakinta sun kai hari a wurare 450 a yankin.

Bisa sabon alƙalumman da jami’ai suka fitar, an kashe fiye da mutum 9,700 a Gaza tun daga ranar 7 ga watan Oktoba.

A Isra’ila, Hamas ta kashe mutane sama da 1,400 tare da yin garkuwa da wasu sama da 200.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp