fidelitybank

Isra’ila ta kai hari kusa da fadar shugaban Syria a matsayin gargadi

Date:

Isra’ila ta ce ta kai hari a kusa da fadar shugaban ƙasar Syria da ke birnin Damascus don nuna goyon baya ga mabiya addinin Druz marasa rinjaye a kasar.

Firaminista Benjamin Netanyahu ya ce harin saƙo ne ga gwamnatin Syria kan kasarsa ba za ta zuba ido a aike dakarun sojin mabiya Sunni zuwa yankin da Druze suke ba.

Isra’ila ta kai harin ne a jiya Alhamis bayan arangamar da aka yi tsakanin mabiya addinin gargajiya na Drzue da ke kudancin birnin Damascs da dakarun gwamnati, inda gwamman mutane suka mutu.

A bangare guda kuma, shugaban mabiya addinin mai suna Sheikh Hikmat al-Hijri ya zargi gwamnatin Ahmad al-Sharaa da yi musu kisan ƙare-dangi.

sun newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...
X whatsapp