fidelitybank

Isra’ila ta kaddamar da hare-hare ta ƙasa a Lebanon

Date:

Isra’ila ta ce ta ƙaddamar da hare-hare ta kasa kan Hezbollah a Lebanon.

Sojojin Isra’ila sun ce hare-haren nasu a yanzu sun hada da ta sama da kasa, inda kuma suke amfani da makaman atilare da bama-bamai.

Wata sanarwa da rundunar sojin ƙasar IDF ta fitar ta ce suna kai farmaki ne kan maboyar Hezbollah a kauyuka da ke kusa da iyakarsu da Lebanon.

Daya daga cikin hare-haren nasu ya fada a sansanin Falasdinawa da ke kusa da Sidon a kudancin Lebanon.

Kafin wannan kuma, hare-hare ta sama da suke kai wa a Beirut na sake kamari bayan sun gargadi mazaunan yankin kudancin birnin su fice.

Mataimakin shugaban Hezbollah Sheikh Qasssem ya jadadda cewa mayakansu a shirye suke domin tunkarar mamayar Isra’ila.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp