fidelitybank

Isra’ila ta ce motocin da suka fashe a Tel Aviv harin ta’addanci ne

Date:

Ministan tsaron Isra’ila, Isreal Katz ya ce ya umarci dakarunsu da su ƙaddamar da hare-hare a yankin gaɓar yamma da kogin Jordan da aka mamaye, bayan fashewar wasu motocin bas uku da babu kowa a cikinsu a kusa da Tel Aviv.

Babu rahoton jikkata daga fashewar motocin, an kuma samu nasarar lallata ƙarin wasu bama-bamai a cikin wasu motocin daban.

Wakiliyar BBC ta ce kafofin watsa labaran yankin sun ruwaito cewa a cikin bama-baman da ƴansanda suka yi nasarar kwancewa, guda daga ciki an rubuta saƙon ɗaukar fansa kan samamen da sojojin Isra’ila suka kai a sansanin ƴangudun hijira na Tulkarem.

Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu ya amince da aikin soji a yankin na gaɓar yamma da tekun Jordan, sannan ya umarci jami’an tsaron ƙasar su ƙara sa ido domin daƙile wasu hare-hare a yankin.

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp