fidelitybank

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Date:

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce Isra’ila ta kaɗa gangar yaki, kuma ƙasarsa za ta ci gaba da mayar da mummunan martani kan hare-haren da ake kai ma ta.

Ya ce “bai kamata su yi tunanin cewa za su kaddamar da hare-hare kuma shikenan ba, su ne suka fara, su ne suka kunna wutar yaƙi kuma ba za mu bari su tafi haka nan ba.

A wani taron gaggawa na kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya, jakadan Iran ya ce hare-haren da Isra’ila ta kai ya yi sanadin mutuwar mutum 78 – akasarinsu fararen hula – tare da jikkata wasu da dama.

An kaddamar da hare-haren ne kan cibiyoyin nukiliya da na soji, amma sun shafi fararen hula da dama.

Isra’ila ta ce ta kai farmakin ne domin hana Iran mallakar makamin nukiliya.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp