fidelitybank

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Date:

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce Isra’ila ta kaɗa gangar yaki, kuma ƙasarsa za ta ci gaba da mayar da mummunan martani kan hare-haren da ake kai ma ta.

Ya ce “bai kamata su yi tunanin cewa za su kaddamar da hare-hare kuma shikenan ba, su ne suka fara, su ne suka kunna wutar yaƙi kuma ba za mu bari su tafi haka nan ba.

A wani taron gaggawa na kwamitin tsaro na Majalisar Ɗinkin Duniya, jakadan Iran ya ce hare-haren da Isra’ila ta kai ya yi sanadin mutuwar mutum 78 – akasarinsu fararen hula – tare da jikkata wasu da dama.

An kaddamar da hare-haren ne kan cibiyoyin nukiliya da na soji, amma sun shafi fararen hula da dama.

Isra’ila ta ce ta kai farmakin ne domin hana Iran mallakar makamin nukiliya.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rundunar sojin ruwa za ta kafa sansani a Kebbi

Rundunar sojin ruwan Najeriya ta bayyana aniyar kafa sansaninta...

Za afara rijistar masu zabe a Najeriya – INEC

Hukumar zaɓe ta INEC, ta ce, nan gaba cikin...

Ma’aikatan Jinya sun dakatar da yajin aiki a Najeriya

Ministan lafiya a Najeriya ya ce, ma'aikatan jinya da...

Izak ya na ɗaukar horo bayan ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gab ana Newcastle Alexander Isak na can yana...

Masu tsaigunta wa ƴan Bindiga ne ke haddasa kashe-kashe – Gwamnan Katsina

Gwamnatin jihar Katsina ta ce masu tsegunta wa ƴanbindiga...

Gwamnoni ku yi wa mutanen ƙauyika da karkara ayyuka – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu, ya buƙaci gwamnonin ƙasar nan su...

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...
X whatsapp