fidelitybank

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Date:

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra’ila ta amince da sharuɗɗan da za su tabbatar da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta na kwanaki sittin a Gaza.

A sanarwar da ya wallafa a shafukansa na sada zumunta, Mista Trump ya ce yana fatan Hamas za ta amince da wannan yarjejeniya domin, a cewarsa, lamarin ba sauƙi zai yi ba sai dai ma ya kara taɓarɓarewa.

Wakilin BBC ya ce sanarwar ta Trump na zuwa ne gabanin ganawar da zai yi da Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a ranar Litinin mai zuwa, inda shugaban na Amurka ya ce zai tsaya tsayin daka kan wannan batun.

Yarjejeniyar tsagaita wuta da aka cimma a baya dai ta ruguje ne a watan Maris lokacin da Isra’ila ta karya ta kuma ta ci gaba da kai hare-hare a Gaza.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...

Isra’ila ta amince da sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce Isra'ila ta amince...

Buhari ba zai taɓa cin amanar Tinubu ba – Garba Shehu

Tsohon babban mataimaki na musamman kan harkokin yada labarai...

Mutane 207 ne suka mutu a ambaliyar Neja – NSEMA

Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta...

Jiga-jigan jam’iyyar PDP za su sauya sheƙa don tunkarar APC a 2027

Wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP da suka hada da tsohon...

Za a ƙaddamar da jam’iyyar hammaya da za ta tunkari APC

Gamayyar jam'iyyun adawa a ranar Talata, ta amince da...

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...
X whatsapp