fidelitybank

Isra’ila sun kama Falasɗinawa a wani sumame da suka kai

Date:

Isra’ila ta ce ta kama mambobin ƙungiyar jihadi ta Falasɗinawa a yankin da ta mamaye na Gaɓar Yamma da Kogin Jordan ko kuma West Bank bayan hare-haren da ta kai a Birnin Gaza.

Mutum aƙalla 11 ta kashe a hare-haren ta sama, ciki har da yarinya mai shekara biyar da kuma jagoran gwagwarmaya na ƙungiyar ta Palestinian Islamic Jihad (PIJ), Tayseer Jabari.

Tashin hankalin na baya-bayan nan shi ne mafi muni tsakanin Isra’ila da Falasɗinawa cikin shekara ɗaya da ‘yan watanni.

Yaƙin da aka yi na kwana 11 a watan Mayun 2021 ya jawo kisan Falasɗinawa fiye da 200 da kuma ‘yan Isra’ila kusan 12 kafin a tsagaita wuta.

Su ma Falasɗinawa sun mayar da martani da harba makaman roka fiye da 100 cikin Isra’ila a ranar Juma’a. A cewar BBC.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp