fidelitybank

Isra’ila na da damar kai hari Iran amma ban da wajen Nukiliya – Biden

Date:

Gwamnatin shugaba Biden na Amurka ta ce, Isra’la na da damar kare kanta tare da mayar da martani kan harin da Iran ta kai mata a farkon watan da muke ciki.

To sai dai mista Biden ya faɗa wa Isra’ila cewa ba ya goyon bayan ta kai hari kan tashar makaman nukiliyar Iran, saboda fargabar hakan zai haifar da ƙaruwa da faɗaɗar yaƙin.

Haka kuma ya ce Amurka ba za ta goyi bayan kai wa rijiyoyin man Iran hare-hare ba.

“Idan da ni ne Isra’ila zan kai hari ne kan wasu abubuwan, amma ba rijiyoyin manta ba”, kamar yadda ya faɗa ranar 4 ga watan Oktoba.

Isra’ila ta ce hare-haren da ta kai wa Iran, ta kai su ne kan sansanonin sojinta.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp