fidelitybank

Isra’ila na cigaba da zafafa kai hare-hare kusa da asibitocin Gaza – Ƙungiyar Agaji

Date:

Kungiyar agaji ta Falasɗinawa ta Red Crescent ta ce sojojin Isra’ila sun zafafa hare-hare a kewayen asibitin Al-Quds da ke birnin Gaza.

Ƙungiyar ta wallafa sako a shafukan sada zumunta da ke cewa ana ci gaba da luguden wuta da harba makaman atilare a yankin.

Isra’ila ta ce ta zafafa hare-harenta a yankin ne domin tarwatsa Hamas da ke iko da Zirin Gaza.

Tana ci gaba da nanata gargaɗinta ga fararen hula, na su fice daga asibitin da sauran gine-gine.

Sai dai ma’aikatan lafiya da na agaji na cewa ba su da mafita a yanzu.

A wani hari na daban kuma sojojin Isra’ila sun lalata wani gini da suka ce na Hezbollah ne a cikin Lebanon.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp