fidelitybank

Isra’ila kar ki sake ki takali Iran da yaki – Kasashen Yamma

Date:

Hankali ya karkata ga Isra’ila kan yadda za ta mayar da martani kan harin jirage marasa matuƙa da makamai masu linzami da Iran ta kai mata sai dai ƙawayenta sun buƙaci ƙasar da ta guji ɓarkewar rikici.

Ministar harkokin wajen Jamus, Annalena Baerbock ta ce Isra’ila ta yi nasara a faɗanta da Iran kuma dole ne a kaucewa rikici a yankin Gabas ta Tsakiya.

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya nemi a kwantar da hankali inda ya ce ƙasarsa za ta yi duk mai yiwuwa don hana ɓarkewar rikici.

Tun farko kuma sakataren harkokin wajen Birtaniya, David Cameron ya shaida wa BBC cewa yana tunanin Isra’ila tana da hujja ta mayar wa Iran martani sai dai ya buƙaci ƙasar ta yi taka tsan-tsan ta kuma yi tunani a kai.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dino Melaye ya gudu daga PDP ya faɗa ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawa mai wakiltar Kogi ta Yamma,...

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...
X whatsapp