fidelitybank

Isra’ila kar ki sake ki takali Iran da yaki – Kasashen Yamma

Date:

Hankali ya karkata ga Isra’ila kan yadda za ta mayar da martani kan harin jirage marasa matuƙa da makamai masu linzami da Iran ta kai mata sai dai ƙawayenta sun buƙaci ƙasar da ta guji ɓarkewar rikici.

Ministar harkokin wajen Jamus, Annalena Baerbock ta ce Isra’ila ta yi nasara a faɗanta da Iran kuma dole ne a kaucewa rikici a yankin Gabas ta Tsakiya.

Shugaban Faransa, Emmanuel Macron ya nemi a kwantar da hankali inda ya ce ƙasarsa za ta yi duk mai yiwuwa don hana ɓarkewar rikici.

Tun farko kuma sakataren harkokin wajen Birtaniya, David Cameron ya shaida wa BBC cewa yana tunanin Isra’ila tana da hujja ta mayar wa Iran martani sai dai ya buƙaci ƙasar ta yi taka tsan-tsan ta kuma yi tunani a kai.

hausa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp