fidelitybank

Isra’ila da Iran: Jiragen sama sun dakatar da shawagi a sararin samaniyar Isra’ila

Date:

Yayin da Isra’ila ta sake buɗe sararin samaniyarta a ranar Lahadi, wasu kamfanonin jiragen sama na Turai sun dakatar da zirga-zirgar jiragensu zuwa Tel Aviv bayan komawa zirga-zirga a yankin makonni kalilan da suka gabata.

EasyJet ya dakatar da zirga-zirgar jiragens zuwa Tel Aviv a ranakun Lahadi da Litinin.

Shi ma kamfanin jirgin sama na Wizz Air ya dakatar da zirga-zirgar jiragensa tsakanin Birtaniya da Isra’ila a ranakun Lahadi da Litinin, “bayan rikici da ake fuskanta a yankin”.

Wani mai magana da yawun kamfanin jirgin ya ce za a mayar wa dukkan fasinjojin da abin ya shafa kuɗaɗenu ko ba su zaɓin sake yin wani tikiti .

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito cewa, kamfanin jiragen sama na United Airlines – wanda shi ne babban kamfanin jiragen sama na Amurka da ya koma zuwa Isra’ila tun bayan ɓarkewar rikici – shi ma ya soke tashin jirgin da zai yi a yau Lahadi tsakanin Newark da Tel Aviv.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp