fidelitybank

Isra’ila da Hamas sun cimma yarjejeniyar tsagaita wuta

Date:

Isra’ila da Hamas sun tabbatar da cimma yarjejeniyar tsagaita wuta ta wucin gadi, inda Hamas za ta sako ‘yan Isra’ila 50 da take garkuwa da su, dukkansu mata da kananan yara.

Cikin wata sanarwar da Hamas ta fitar, ta yi ƙarin bayani kan cewa Isra’ila za ta saki Falasɗinawa matasa da mata 150 da ake tsare da su a gidajen yarin Isra’ila.

Wakiliyar BBC ta ce jami’an Isra’ila sun ce an cimma yarjejeniyar dakatar da wuta ta kwanaki huɗu.

A tsakanin kwanakin ne za a miƙa Isra’ilawa 50, idan komai ya tafi daidai za a tsawaita dakatar da buɗe wutar da ƙarin kwanaki uku.

Qatar – wadda ta shiga tsakani – ta ce nan da sa’o’i 24 za a sanar da lokacin fara aikin yarjejeniyar.

leadership news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp