fidelitybank

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinawa

Date:

Isra’ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da shugaban Faransa Emmanuel Macron ke shirin ɗauka na amincewa da kafa ƙasar Falasdinawa a watan Satumba mai zuwa.

Faransa ita ce ƙasa ta farko cikin ƙasashen G7 – ƙasashe mafiya ƙarfin tattalin arziki a duniya – da za ta fito fili ta bayyana matsayinta na goyon bayan kafa ƙasar Falasdinawa.

Sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya bayyana a wani saƙo da ya wallafa a shafukan sada zumunta cewa wannan mataki na Macron yana da haɗari, yana mai cewa Hamas za ta yi amfani da shi wajen yaɗa farfaganda.

Haka zalika firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya ce wannan mataki tamkar ƙarfafa ayyukan ‘yan ta’adda ne.

Sai dai ƙasar Saudiyya ta yabawa shirin shugaban Faransa, tana mai cewa Macron ya kafa tarihi da wannan mataki.

Mahukuntan Falasdinu da ƙungiyar Hamas ma sun nuna gamsuwa tare da maraba da wannan yunkuri.

nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp