fidelitybank

Isra’ila da Amurka sun ƙi amincewa da kuɗurin sake gina Gaza

Date:

Shugabannin ƙasashen Larabawa na neman goyon bayan ƙasashen duniya kan shirinsu na sake gina Gaza wanda zai bai wa mazauna yankin miliyan biyu damar ci gaba da zama a yankin.

Da yake jawabi a birnin Alƙahira, shugaban Masar Abdel Fattah al-Sisi ya ce, za a tattauna batun a wani babban taron ƙasashen musulmi da za a yi a Saudiyya ranar Juma’a.

Ya ce “Masar ta kuma yi aiki tare da ƴan’uwanmu Falasɗinwa wajen kafa kwamitin gudanarwa na kwararru masu zaman kansu, waɗanda za a bai wa amanar tafiyar da zirin Gaza bisa ƙwarewar mambobinsa.

Hamas dai ta yi maraba da ƙudurin kafa wannan kwamitin, amma Fadar White House da Isra’ila sun yi watsi da ƙudirin, suna masu cewa ba a yi la’akari da asalin yadda abubuwa suke a ƙasa a Gaza ba.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp