fidelitybank

Isra’ila ba za ta kawo karshen Hamas ba a yanzu – Hagari

Date:

Rundunar sojin Isra’ila, ta ce burin firaministan ƙasar Benjamin Netanyahu, na kawo ƙarshen ƙungiyar Hamas, ba abu ne mai yiwuwa ba.

A cikin wani jawabi ta talabijin, mai magana da yawun rundunar Rear Admiral Daniel Hagari, ya ce Hamas, aƙida ce, don haka ba aba ce da za a iya kawarwa ba.

Ya ce duk wanda ya yi muku wani alƙawari da ya saba wa wannan, yaudara ce kawai, Hamas ba aba ce da za a shafewa daga doron kasa ba.

Jim kaɗan bayan kalaman ne ofishin Firaministan Benjamin Netanyahu ya mayar da martani da cewa, abin da yake nufi shi ne lalata ƙarfin soji da ikon gudanar da mulki da ƙungiyar ke da shi. In ji BBC.

Daga baya kakakin sojojin ya sake fitar da sanawar, inda ya ce suna aiki a kan hakan.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp