fidelitybank

Iran za ta ɗanɗana kuɗarta – Isra’ila

Date:

Wani ɗan majalisar yaƙin Isra’ila, Benny Gantz, ya ce ƙasar Iran za ta ɗanɗana kuɗarta dangane da harin da ta kai mata, kuma za ta mayar da martani a lokacin da ya dace.

Wata sanarwa da aka fitar a ba da daɗewa gabanin taron majalisar yaƙin Isra’ila Gantz ya ce: “Za mu gina haɗin gwiwa a yankin mu kuma Iran za ta ɗanɗana kuɗarta a lokacin da ya dace a gare mu.

“Kuma abu mafi mahimmanci, idan muka fuskanci muradin makiyanmu na cutar da mu, za mu ci gaba da haɗa kai da ƙara karfi.”

Gantz ya ce ya kammala tattaunawa da ministar harkokin wajen Jamus Annalena Baerbock.

“Mun tattauna da farko game da wajibcin samar da haɗin kai a duniya don daƙile ta’addancin Iran kai-tsaye da kuma ta hanyar wakilanta – a yanki da kuma duniya,” in ji Gantz a wani sakon da ya wallafa a shafin sada zumunta.

vgn news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp