fidelitybank

Iran za ta fuskanci hukunci mai tsanani – Netanyahu

Date:

Firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya ce, Iran za ta ɗandana kuɗarta bayan hare-haren da ta kai a birnin Tel Aviv a ranar Talata.

Sai dai rahotanni daga Tel Aviv na nuna cewa yawancin makamai masu linzamin guda 180 da Iran ta harba, Isra’ila ta kakkaɓo, amma an kashe wani Bafalasɗine guda ɗaya a gaɓar yamma da tekun Jordan, sannan hare-haren sun kai ga wata makaranta da wajen cin abinci a birnin na Tel Aviv.

A nata ɓangaren, Iran ta ce ƙaddamar da hare-haren ne a matsayin martani ga hare-haren da Isra’ila, ciki har da kashe jagoran Hezbollah, Hassan Nasrallah.

Haka kuma Isra’ila ta ce za ta cigaba da kutsawa cikin ta ƙasar kamar yadda ta fara, a daidai lokacin a Hezbollah ɗin ta ce ta dakatar da dakarun Isra’ila ɗin shigowa yankinta.

yola news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp