fidelitybank

Iran za ta ɗanɗana kuɗarta – Isra’ila

Date:

Wani ɗan majalisar yaƙin Isra’ila, Benny Gantz, ya ce ƙasar Iran za ta ɗanɗana kuɗarta dangane da harin da ta kai mata, kuma za ta mayar da martani a lokacin da ya dace.

Wata sanarwa da aka fitar a ba da daɗewa gabanin taron majalisar yaƙin Isra’ila Gantz ya ce: “Za mu gina haɗin gwiwa a yankin mu kuma Iran za ta ɗanɗana kuɗarta a lokacin da ya dace a gare mu.

“Kuma abu mafi mahimmanci, idan muka fuskanci muradin makiyanmu na cutar da mu, za mu ci gaba da haɗa kai da ƙara karfi.”

Gantz ya ce ya kammala tattaunawa da ministar harkokin wajen Jamus Annalena Baerbock.

“Mun tattauna da farko game da wajibcin samar da haɗin kai a duniya don daƙile ta’addancin Iran kai-tsaye da kuma ta hanyar wakilanta – a yanki da kuma duniya,” in ji Gantz a wani sakon da ya wallafa a shafin sada zumunta.

nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp