fidelitybank

Iran za ta ɗanɗana kuɗarta – Isra’ila

Date:

Wani ɗan majalisar yaƙin Isra’ila, Benny Gantz, ya ce ƙasar Iran za ta ɗanɗana kuɗarta dangane da harin da ta kai mata, kuma za ta mayar da martani a lokacin da ya dace.

Wata sanarwa da aka fitar a ba da daɗewa gabanin taron majalisar yaƙin Isra’ila Gantz ya ce: “Za mu gina haɗin gwiwa a yankin mu kuma Iran za ta ɗanɗana kuɗarta a lokacin da ya dace a gare mu.

“Kuma abu mafi mahimmanci, idan muka fuskanci muradin makiyanmu na cutar da mu, za mu ci gaba da haɗa kai da ƙara karfi.”

Gantz ya ce ya kammala tattaunawa da ministar harkokin wajen Jamus Annalena Baerbock.

“Mun tattauna da farko game da wajibcin samar da haɗin kai a duniya don daƙile ta’addancin Iran kai-tsaye da kuma ta hanyar wakilanta – a yanki da kuma duniya,” in ji Gantz a wani sakon da ya wallafa a shafin sada zumunta.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sake mayar da yan Najeriya 294 gida daga Nijar

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Najeriya Nema ta...

An gano motoci 35 da aka sace a wata shida

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa a Najeriya ta ce...

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar...

Rundunar Yansandan Kaduna ta hana gangamin goyon bayan Peter Obi

Rundunar 'yansandan Najeriya reshen jihar Kaduna ta hana gudanar...

Iran ta zartar da hukuncin kisa a kan Mutane 3

Hukumomi a Iran sun zartar wa mutum uku hukuncin...

Ƴansanda sun kama ƙasurgumin ɗanbindiga a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, jami'an ta sun...

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...
X whatsapp