fidelitybank

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Date:

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari’a a Iran ya ruwaito cewa a yau Laraba ne aka zartar da hukuncin kisa kan wasu mutum uku bayan samunsu da laifin haɗa kai da hukumar leƙen asirin Isra’ila Mossad.

Kamfanin Mizan ya ƙara da cewa an kuma samu mutanen uku da laifin yunƙurin safarar kayan aikin da aka yi amfani da su wajen aikata kisan kai.

A cikin yan makonnin da suka gabata Iran ta zartar da hukuncin kisa kan mutane da dama sakamakon kama su da laifuka makamantan wannan.

Rahotanni na cewa ƙasar ta kama ɗaruruwan mutane da ake zargi da alaƙa da Isra’ila yayin rikicin kwana 12 da aka yi tsakanin ƙasashen biyu.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp