fidelitybank

Iran ta yi Allah wadai da harin Amurka kan ƴantawayen Houthi

Date:

Iran ta yi Allah wadai da harin Amurka da ta bayyana da na ”jahilci” kan jirgin dakon mai na ƴantawayen Houthi a tekun Yemen – da ya kashe fiye da mutum 74.

Ƙungiyar wadda ke samun goyon bayan Iran ta ce fiye da mutum 170 ne suka samu raunuka a sanadiyyar harin.

Hotunan da aka yaɗa a gidan talbijin mallakin ƙungiyar, sun nuna yadda ɓaraguzan jirgin ke ƙonewa, yayin da ma’aikatan agaji na ƙungiyar Red Cresent ke ciro gawarwaki daga wurin da lamarin ya faru.

Rundunar sojin Amurka sun ce manufar harin – da aka kai a Tekun Ras Isa – shi ne taƙaita kai wa ƙungiyar kayan aiki da kuɗaɗe.

A watan da ya gabata ne sojojin Amurka suka tsananta hare-hare kan ƴantawayen Houthi.

legit nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp