fidelitybank

Iran ta rataye dan kasar Sweeden

Date:

Iran ta zartar da hukuncin kan wani ɗan Sweeden da ke da takardar zama ɗan iran kan zarginsa da hannu a wani hari da aka kai kan sojoji a 2018, lokacin da suke fareti.

Habib Chaab shi ne ya ƙirƙiri kungiyar mayaƙa ta Larabawa da ke neman ‘yanci a lardin Khuzestan a kudu maso yammacin Iran.

Ya shafe shekara 10 yana gudun hijira a Sweeden lokacin da wani jami’in leken asiri na Iran ya sace shi a Turkiyya a 2020.

Ministan harkokin wajen na Sweeden Tobias Billstrom ya ce gwamnatinsu ta shawarci Iran da kada ta zartar masa da wannan hukunci.

“Hukuncin kisa bai dace ba rashin hankali ne kuma Sweeden da sauran ƙasashen Tarayyar Turai sun yi Allah-wadai da wannan hukunci,” in ji shi.

Kotun Iran ta zargi Chaab da shugabantar Harakat al-Nidal ko Ahvaz Arab, wadda iran ta ce ƙungiyar ‘yan ta’addace da ke kai hare-hare a ƙasar.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp