fidelitybank

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Date:

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra’ila inda ta kai hare-hare a yankin arewaci da kuma tsakiyar ƙasar.

Aƙalla mutum takwas ne aka tabbatar sun mutu, inda hukumomi suka ce wasu 200 sun jikkata.

An kashe wasu mata a wata unguwar Larabawa da ke gabashin birnin Haifa.

An kuma kai hari kan wani gini a garin Bat Yam da ke tsakiyar ƙasar, inda wasu ‘yan Isra’ila uku suka mutu.

Wakilin BBC ya ce hotuna da aka ɗauka a yankin Bat Yam da ke kudancin birnin Tel Aviv – sun nuna ɓarnar da hare-haren suka yi.

An kuma ji ƙarar abubuwa masu fashewa a birnin Kudus.

Tun da farko sojojin Isra’ila sun kai hare-hare ta sama kan birnin Tehran, suna masu cewa sun kai hari kan gine-gine masu alaƙa da shirin nukiliyar Iran.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp