fidelitybank

Iran ta aiwatar da hukuncin kisa a kan masu zanga-zanga da gwamnati

Date:

Iran ta zartar da hukuncin kisa na farko a kan ɗaya daga cikin masu zanga-zangar adawa da gwamnati, wadda ta zamo ƙarfen-ƙafa ga hukumomin ƙasar tun cikin watan Satumba.

An kama Mohsen Shekari da laifin raunata jami’in tsaro na sa-kai da kuma datse hanya a babban birnin ƙasar, Tehran.

Saboda haka ne aka gurfanar da shi bisa zargin yin fito-na-fito da dokokin Allah, wanda hukuncinsa shi ne kisa.

An kai Mr Shekari wani wurin da aka tsare shi kwana biyu gabanin rataye shi.

Aƙalla mutum 11 ne aka yanke wa hukuncin kisa tun bayan zanga-zangar da ta ɓarke a ƙasar sanadiyyar mutuwar wata matashiya mai suna Mahsa Amini.

Akwai wasu mutum 20 da ke cikin haɗarin fuskantar hukuncin kisa a ƙasar yanzu haka.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp