fidelitybank

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Date:

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi wa tashoshin nukiliyar ƙasarsa abin da ya kira gagarumar ɓarna a hare-haren baya-bayan nan da Amurka da Isra’ila suka kai.

Abbas Araghchi ya ce hukumar kula da makaman nukiliya a ƙasar na gudanar da bincike.

Kalamansa na zuwa ne yayin da Washington ke ci gaba da jaddada cewa hare-haren da ta kai sun kassara burin Iran kan nukiliya.

Manyan jami’an gwamnatin Amurka sun yi jawabi ga ƴan majalisar dattawan ƙasar. Ƴan Republicans sun ce a bayyane take ƙarara cewa an yi nasara a hare-haren sai dai wani ɗan Democrat guda, Chris Murphy ya ce abu ne mai wuya a iya rusa ilimi.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp