fidelitybank

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Date:

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi wa tashoshin nukiliyar ƙasarsa abin da ya kira gagarumar ɓarna a hare-haren baya-bayan nan da Amurka da Isra’ila suka kai.

Abbas Araghchi ya ce hukumar kula da makaman nukiliya a ƙasar na gudanar da bincike.

Kalamansa na zuwa ne yayin da Washington ke ci gaba da jaddada cewa hare-haren da ta kai sun kassara burin Iran kan nukiliya.

Manyan jami’an gwamnatin Amurka sun yi jawabi ga ƴan majalisar dattawan ƙasar. Ƴan Republicans sun ce a bayyane take ƙarara cewa an yi nasara a hare-haren sai dai wani ɗan Democrat guda, Chris Murphy ya ce abu ne mai wuya a iya rusa ilimi.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp