fidelitybank

Iraki ta janye jakadanta daga Sweden bayan kona Al’kurani

Date:

Iraƙi ta kira jekadanta a Sweden domin adawa da zargin ƙona Al Kur’ani mai tsarki a ƙasar.

Sanarwar daga ma’aikatar harakokin waje da kafar Shafaq ta wallafa a ranar Lahadi, gwamnatin Iraƙi ta ce kona Al Kur’ani abu ne mai tsanani kan alaƙar Sweden da al’ummar Musulmi baki ɗaya, musulmi a ƙasashen larabawa da Musulmin Turai.

An shafe kwana uku ana zanga-zanga a Sweden kan adawa da masu tsauttsauran ra’ayi da ke ƙyamar baƙi da suka kona Al Kur’ani tare da barazanar ci gaba da ƙonewa.

Zanga-zangar ta ɓarke a Malmo a ranar Asabar bayan gangamin shugaban jam’iyyar masu kyamar Musulmi Rasmus Paludan.

An ƙone motoci kuma masu znaga-zanga sun ta jifar ƴan sanda da duwatsu.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp