fidelitybank

IPOB ta tursasa ‘yan Kudu zaman gidan dole

Date:

Mazauna yankin Kudu maso Gabas a Najeriya sun kasance a gidajensu a yau Laraba yayin da ake ci gaba da shari’ar jagoran ƙungiyar neman ɓallewa daga ƙasar ta Indigenous People of Biafra (IPOB) Nnamdi Kanu.

A yau Laraba ne kotu ke ci gaba da shari’ar Nnamdi Kanu kan tuhumar da gwamnatin Najeriya ke yi masa game da cin amanar ƙasa da tayar da hankali da cin mutuncin Shugaba Buhari.

Tun farko ƙungiyar ta ayyana kowace Litinin a matsayin ranar zama a gida har sai an sako shugaban nasu, sai dai ta ce ta janye dokar. Amma duk da haka mazauna jihohin yankin ba sa iya fita harkokinsu saboda fargaba. In ji BBC.

Mazauna garin Enugu babban birnin Jihar Enugu ba su fita harkokinsu ba a yau Laraba.

Haka lamarin yake a Jihar Ebonyi, inda wurare irinsu Magamar Vanco da Gunning da Shataletalen Abacha suka kasance fayau.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp