fidelitybank

IPOB sun kara kai hari ofishin INEC a Imo

Date:

Wasu ’yan bindiga da ba a san ko su wanene ba da ake zargin ‘yan Eastern Security Network, ESN ne, sun kai hari ofishin Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ke Jihar Imo, inda suka kashe mutum daya a cikin shirin.

DAILY POST ta tattaro cewa ‘yan bindigar wadanda adadinsu ya kai 20, sun yi amfani da mota kirar SUV guda biyu, Lexus mai launin shudi daya da kuma Highlander mai launin ash.

Masu harbin sanye da rigar ESN, sun mamaye ofishin INEC da ke sakatariyar karamar hukumar Ahiazu, inda suke neman ma’aikatan da ke raba katin zabe na dindindin, PVC.

An ajiye gawar mai gadin da aka kashe a dakin ajiyar gawa.

Da wakilinmu ya tuntubi jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan Imo, PPRO, Henry Okoye, ya ce har yanzu bai ci gaba da aiki ba, amma ya nemi jin ta bakin tsohon PPRO, Mike Abatam, wanda ya ki cewa komai kan lamarin.

guardian newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp