fidelitybank

Ingila za ta barje gumi da Italiya

Date:

Tawagar Italiya za ta kara da ta Ingila a wasan neman gurbin shiga gasar nahiyar Turai ranar Alhamis a filin wasa na Diego Maradona.

Tawagogin sun fafata a kakar nan, inda suka tashi 0-0 ranar 11 ga watan Yunin 2022 a Wembley a karawar Nations League.

A wasa na biyu kuwa ranar 23 ga watan Satumabar 2022, Italiya ce ta ci 1-0 a dai Nations League.

Tun kan nan Italiya ta doke Ingila ta lashe kofin nahiyar Turai a Wembley a bugun fenariti, bayan da suka tashi 1-1.

Harry Kane na fatan zama kan gaba a yawan cin kwallaye a tawagar Ingila, zai haura Wayne Rooney.

Kane, wanda kawo yanzu ya ci wa Ingila kwallo 53, kenan ya yi kan-kan-kan da Rooney.

Wannan shine wasan farko da Ingila za ta buga tun bayan gasar kofin duniya, wadda Faransa ta fitar da Ingila a quarter finals.

Ita kuwa Italiya ba ta je wasannin da aka yi Qatar ba, bayan da ta kasa samun gurbi.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp