fidelitybank

Ingila ta fitar da jerin ‘yan wasa 26 da za su je Qatar

Date:

An saka dan wasan tsakiya na Leicester James Maddison a cikin ‘yan wasa 26 da Ingila za ta wakilci kasar a gasar cin kofin duniya da za a yi a Qatar.

Mai horaswa Gareth Southgate, ya kuma zabo dan wasan gaban Manchester United Marcus Rashford da dan wasan Newcastle Callum Wilson da dan wasan baya na Manchester City Kyle Walker da kuma dan bayan Arsenal Ben White.

Amma dan wasan baya na AC Milan Fikayo Tomori da dan wasan Brentford Ivan Toney da dan wasan gaba na West Ham Jarrod Bowen ba su samu ba.

Ingila za ta kara da Iran a gasar cin kofin duniya ranar 21 ga watan Nuwamba agogon (13:00 GMT).

Wales da Amurka ne ke hade da su a rukunin B.

Dan wasan tsakiya na Manchester City Kalvin Phillips, duk da cewa ya dawo daga hutun watanni biyu yana fama da matsalar kafadarsa, hakama Harry Maguire na tsakiya, wanda yasha wahala wajen samun wasa a Manchester United a kakar wasa ta bana.

Sai dai abokin wasan Maguire Jadon Sancho bai shiga cikin tawagar ba.

Zabi tawagar ku ta Ingila a gasar cin kofin duniya
Shearer ya yi hasashen fitar Ingila wasan daf da na kusa da karshe
tawagar Ingila
Masu tsaron gida: Jordan Pickford (Everton), Nick Pope (Newcastle), Aaron Ramsdale (Arsenal)

Masu tsaron baya: Harry Maguire (Manchester United), Luke Shaw (Manchester United), Eric Dier (Tottenham), John Stones (Manchester City), Kyle Walker (Manchester City), Kieran Trippier (Newcastle), Conor Coady (Everton), Ben White (Arsenal), Trent Alexander-Arnold (Liverpool)

‘Yan wasan tsakiya: Jude Bellingham (Borussia Dortmund), Mason Mount (Chelsea), Conor Gallagher (Chelsea), Declan Rice (West Ham), Jordan Henderson (Liverpool), Kalvin Phillips (Manchester City)

‘Yan wasan gaba: James Maddison (Leicester), Phil Foden (Manchester City), Jack Grealish (Manchester City), Harry Kane (Tottenham), Bukayo Saka (Arsenal), Raheem Sterling (Chelsea), Callum Wilson (Newcastle), Marcus Rashford (Manchester). United)

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp