fidelitybank

Inganta albashin ‘Yan sanda: Majalisa ta amince da karin albashin su

Date:

Majalisar zartaswa ta tarayya ta amince da sake duba tare da inganta albashin ‘yan sanda da kashi 20 cikin 100.

Ministan harkokin ‘yan sanda, Maigari Dingyadi ne ya bayyana hakan a ranar Laraba, bayan kammala taron majalisar zartarwa na tarayya wanda shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya jagoranta a sabbin zaurukan majalisar da a ka yi wa kwaskwarima.

A cewar ministan,”A na sa ran aikin bitar zai fara aiki daga watan Janairun 2022. Wannan bita ya biyo bayan bukatun da masu zanga-zangar EndSARS su ka gabatar a shekarar 2020, wanda ya shafi inganta jin dadin jami’an ‘yan sanda”.

Ya ci gaba da cewa,”Za a kara albashin daukar gida ne ta hanyar alawus din yawon bude ido zuwa kashi 6 cikin 100 na sabon albashin da za su tafi gida da kuma amincewa da Naira biliyan 1.12 domin biyan wasu fa’idodin da ba su da inshora a tsakanin shekarar 2013 zuwa 2020”. Inji Maigari.

Shugaba Buhari ya yi alkawarin cewa za a inganta albashin daidai da yadda a ke yi domin ci gaba da wanzar da zaman lafiya a kasar.

Zauren majalisar ya kuma amince da fitar da Naira biliyan 13.1 donmi biyan wasu fa’idodin mutuwa na ma’aikata 5,472 na tsawon lokacin rashin inshora na 2013 zuwa Agusta 2021.

 

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila na zargin Canada da goyon bayan Hamas – Netanyahu

Isra'ila ta zargi Canada da taimaka wa Hamas bayan...

Rashin tallafin agaji ka iya dawo da Boko Haram a Najeriya – MDD

Hukumar Samar da Abinci ta Majalisar Dinkin Duniya ta...

Yin gini a kan hanyoyin ruwa ne ya janyo ambaliyar Maiduguri – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa da Najeriya NEMA ta...

Amnesty ta yi Allah wadai da tsare Sultan kan bidiyon lafiyar Tinubu

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Amnesty International ta yi...

Dalilin da ya sa na gana da Tinubu – Kofa

Ɗan majalisar tarayyar mai wakilitar Kiru da Bebeji daga...

Ba za mu jingine yajin aiki ba har sai an biya mana buƙatun mu – Ma’aikatan Jinya

Shugaban ƙungiyar ma'aikatan jinya ta Najeriya, Morakinyo-Olajide Rilwan ya...

Za a fara yi wa Dalibai gwajin kwaya kafin su shiga jami’a – NDLEA

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta fara yi wa...

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...
X whatsapp