fidelitybank

INEC za ta gana da hukumar sadarwa a kan batun zaben 2023

Date:

A shirinta na ci gaba da yaɗa sakamakon zaɓe kai-tsaye ta intanet a babban zaɓe na 2023, hukumar zaɓe ta INEC, ta ce za ta gana da hukumar sadarwa ta ƙasar a ranar Talata.

Shugaban INEC Farfesa Mahmood Yakubu ya faɗa wa editocin kafofin yaɗa labarai yayin wata ganawa a Legas cewa ganawar da za su yi za ta ƙunshi shugabannin kamfanonin sadarwa huɗu na Najeriya.

Ya ce INEC na haɗa kai da NCC ne don gano kyakkyawar hanyar yaɗa sakamakon a kowane lungu da saƙo na ƙasar a kan loƙaci.

NCC ce ke kula da dukkan harkokin sadarwa na Najeriya, wadda ke da ƙananan hukumomi a ƙarƙashinta.

Wasu daga cikin jam’iyyun siyasa sun soki INEC game da yaɗa sakamakon ta intanet amma ta ce “babu gudu babu ja da baya”.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...

Dan shugaban kungiyar Boko Haram ya shiga hannu

Hukumomi a ƙasar Chadi sun kama yaron shugaban ƙungiyar...

Daga yau wankin koda a Najeriya ya koma dubu 12 maimakon dubu 50 – Tinubu

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya amince da rage farashin...

An ceto Mutane 25 da syka kife a kwale-kwalen Sokoto

Hukumomi a jihar Sokoto sun ce, sun samu nasarar...

An fara duba rabon gyaran arzikin Najeriya

Shugaban Hukumar rarraba arziƙin ƙasa RMAFC, Mohammed Shehu, ya...

Kwallaye 6 da aka zurawa Santos a raga ta sanya Neymar ya fashe da kuka

Ɗan wasan tawagar Brazil, Neymar ya fice daga cikin...

Hukumar Shari’a ta magantu kan sadakin dubu 20 da ya yamutsa hazo a Kano

Hukumar shari’a ta jihar Kano, ta ce ba a...
X whatsapp