fidelitybank

INEC ta yi kakkausan gargaɗi a kan ƴan takara gabanin zaɓen 2023

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta shawarci jam’iyyun siyasa da su bi tsarin dimokuradiyya na cikin gida da kuma bin dokokin zabe, wajen gudanar da zabukan fitar da gwanin nasu, gabanin babban zabe.

Hukumar ta ba da wannan shawarar ne a cikin wata sanarwa da Mista Festus Okoye, kwamishinan hukumar, kuma shugaban kwamitin yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a ya fitar ranar Talata a Abuja.

Okoye ya ce, duk wata jam’iyyar siyasa da ta gaza bin tanade-tanaden dokoki wajen gudanar da zaben fidda gwani ba za a amince da su ba.

“Hukumar tana son sake jaddada cewa, dole ne jam’iyyu su bi ka’idojin dimokuradiyyar cikin gida, ta hanyar yin amfani da kundin tsarin mulki, ka’idojinsu, dokar zabe da sauran ka’idoji da ka’idojin da hukumar ta fitar.

“’Yan takararsu na mazabu 1,491 da za a gudanar da zabuka a shekarar 2023, dole ne su fito daga zaben fidda gwani na dimokuradiyya, gaskiya da inganci, daidai da tanadin sashe na 29 da 84 na dokar zabe ta 2022.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...
X whatsapp